Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: A Jamhuriyar Demokradiyar Congo, ‘Yan Adawa Na Ci Gaba Da Nuna Fargabar Cewa Jam’iyya Mai Mulki Za Ta Tafka Magudi


VOA60 Afirka: A Jamhuriyar Demokradiyar Congo, ‘Yan Adawa Na Ci Gaba Da Nuna Fargabar Cewa Jam’iyya Mai Mulki Za Ta Tafka Magudi
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Sai kuma Jamhuriyar Demokradiyar Congo, inda ‘yan adawa ke nuna fargabar cewa jam’iyya mai mulki za ta tafka magudi a zaben kasar na ranar 23 ga watan Disamba da aka jinkirta.

XS
SM
MD
LG