Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: A kasar China, Mai Magana Da Yawun Kasar, Ta Nemi Amurka Da Ta Sauya Kalamanta Da ta Yi Kan Hadin Kan Chinan Da Nahiyar Afirka


VOA60 Duniya: A kasar China, Mai Magana Da Yawun Kasar, Ta Nemi Amurka Da Ta Sauya Kalamanta Da ta Yi Kan Hadin Kan Chinan Da Nahiyar Afirka
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A kasar China, mai magana da yawun kasar, ta nemi Amurka da ta sauya kalamanta da ta yi kan hadin kan Chinan da nahiyar Afirka. A makon jiya mai bai wa shugaba shawara kan harkar tsaro, John Bolton, ya soki China kan yadda take fadada ayyukanta a nahiyar Afirka.

XS
SM
MD
LG