Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Kenya, Gungun Wani Iyali Sun Bukaci MDD Kaddamar Da Bincike Akan Yadda Turawan Birtaniya Suka Kore Su Daga Gidansu


VOA60 AFIRKA: A Kenya, Gungun Wani Iyali Sun Bukaci MDD Kaddamar Da Bincike Akan Yadda Turawan Birtaniya Suka Kore Su Daga Gidansu
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A Kenya, gungun wani iyali sun bukaci Majalisar Dinkin Duniya kaddamar da bincike akan yadda Turawan Mulkin Mallakan Birtaniya suka kore su daga gidansu dake yammancin Kasar shekaru tamanin da suka gabata. Lauyoyin Ingila da Kenya ne ke wakiltar iyalin

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG