Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: A Najeriya, Dan Takarar Babbar Jam’iyyar Adawa Ta PDP, Atiku Abubakar Ya Fara Yakin Neman Zabe


VOA60 Afirka: A Najeriya, Dan Takarar Babbar Jam’iyyar Adawa Ta PDP, Atiku Abubakar Ya Fara Yakin Neman Zabe
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A Najeriya,dan takarar babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya fara yakin neman zabe, a kokarin da yake yi na ka da shugaba Muhammadu Buhari da ke neman wa’adi na biyu.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG