Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka:A Sudan, Jami’iyyun Siyasa Da Wasu Kungiyiyo 22 Suka Ce Za Su Yi Kira Ga Shugaba Omar Al-Bashir Da Ya Yi Marabus Daga Mukaminsa


VOA60 Afirka:A Sudan, Jami’iyyun Siyasa Da Wasu Kungiyiyo 22 Suka Ce Za Su Yi Kira Ga Shugaba Omar Al-Bashir Da Ya Yi Marabus Daga Mukaminsa
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Sudan, a jiya talata jami’iyyun siyasa da wasu kungiyiyo 22 suka ce za su yi kira ga shugaba Omar Al-Bashir da ya yi marabus daga mukaminsa ya kuma mika iko ga wata “majalisa mai cin gashin kanta” da gwamnatin wucin gadi da za su shirya zabe karkashin turbar Dimokradiyya.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG