Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: An Rantsar Da Cyril Ramaphosa A Matsayin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu, A Wani Sabon Wa’adin Shekara Biyar


VOA60 AFIRKA: An Rantsar Da Cyril Ramaphosa A Matsayin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu, A Wani Sabon Wa’adin Shekara Biyar
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

An rantsar da Cyril Ramaphosa a matsayin shugaban kasa, a wani sabon wa’adin shekara biyar, inda ya sha alwashin yakar cin hanci, bayan da farin jinin jam’iyyarsa ta ANC ya yi dishewar da ba a taba gani ba a lokacin zabe, tun bayan da aka kawo karshen mulkin wariya a shekarar 1994.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG