An rantsar da Firai Minista Abiy Ahmed a sabon wa’adin shekara biyar yayin da Habasha ke fuskantar yaki a yankin Tigray. Abiy ya samu nasara ne bayan da jam'iyyarsa ta lashe zaben 'yan majalisun da aka yi.
VOA60 AFIRKA: An Rantsar Da Firai Minista Abiy Ahmed A Wa'adi Na Biyu
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 23, 2023
Yi Wa Shugabanni Addu’a Shi Ne Zai Hana Su Lalacewa - Gawuna
-
Agusta 03, 2023
Zanga-zangar Lumana Ta Kungiyar NLC a Abuja