Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Dan takarar shugaban kasa a Guinea, Cellou Dalein Diallo ya ce an hana tawagarsa shiga birni Kankan, da wasu labaran


VOA60 AFIRKA: Dan takarar shugaban kasa a Guinea, Cellou Dalein Diallo ya ce an hana tawagarsa shiga birni Kankan, da wasu labaran
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

VOA60 AFIRKA: : Dan takarar shugaban kasa a Guinea, Cellou Dalein Diallo, kuma shugaban babbar jam'iyyar adawa, ya ce, magoya bayan Shugaba Alpha Condé sun hana tawagarsa shiga birni Kankan don yakin neman zabe, wasu sauran labarai.,

XS
SM
MD
LG