Mazaunan birnin Maiduguri a Najeriya su na ci gaba da fama da rashin lantarki bayan mayaka masu da’awar jihadi sun lalata na’urorin samar da wuta, abinda ya kawo karancin ruwa da kawo cikas ga rayuwar yau da kullum. Mai gabatarwa Abdoulaziz Adili Toro.
Dubi ra’ayoyi
Ko ka yi rijista da mu? Shiga shafinka
Ba ka yi rijista da mu ba? Yi rijista
Load more comments