Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Shugaba John Magufuli ya gudanar da gangamin yakin neman zabensa na karshe kafin 'yan kasar su kada kuri’a, da wasu labarai


VOA60 AFIRKA: Shugaba John Magufuli ya gudanar da gangamin yakin neman zabensa na karshe kafin 'yan kasar su kada kuri’a, da wasu labarai
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

VOA60 AFIRKA: A cikin takaitattun labaran Afirka na yau, shugaba John Magufuli ya gudanar gangamin yakin neman zabensa na karshe ranar Litinin kafin 'yan kasar su kada kuri’a a zaben shugaban kasa da na' yan majalisar dokoki, da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG