Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: A Kasar Peru A Kalla Mutane 8 Su Ka Mutu Wasu 20 Su Ka Jikkata


VOA60 Duniya: A Kasar Peru A Kalla Mutane 8 Su Ka Mutu Wasu 20 Su Ka Jikkata
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Daga karshe sai kasar Peru, inda mutane a kalla 8 su ka mutu baya ga 20 da su ka ji raunuka bayan da motar bus din da su ke ciki ta abka cikin wani kwari daura da birnin Huancayo.

XS
SM
MD
LG