Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: A Jordan Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Mike Pompeo, Ya Mayar Da Hankali Kan Tattauna Batun Iran Da Kungiyar IS


VOA60 Duniya: A Jordan Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Mike Pompeo, Ya Mayar Da Hankali Kan Tattauna Batun Iran Da Kungiyar IS
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Yayin ziyarar da yake yi a kasar Jordan, Sakataren harkokin wajen Amurka, Mike Pompeo, ya mayar da hankali kan tattauna batun Iran da kungiyar IS, a ci gaba da rangadin wasu kasashen Gabas ta Tsakiya da yake yi.

XS
SM
MD
LG