Jirgin kwasar jama’a na musamman da ke kai mutane gida Indiya, wadanda su ka makale a kasashen waje saboda matakan cutar coronavirus ya kauce hanyar gudun tashi, ya rabe gida biyu jiya Jumma’a a Kerala, ya kashe mutane akalla 16, ya kuma raunata wasu 123 a cewar ‘yan sanda.
Facebook Forum