Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wata Mata A Nijar Ta Dukufa Da Taimakawa Marayu Da Yaran Da Ake Yarwa Bayan An Haifesu


Wata Mata A Nijar Ta Dukufa Da Taimakawa Marayu Da Yaran Da Ake Yarwa Bayan An Haifesu
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:29 0:00

Wata mata a Jamhuriyar Nijar ta dukufa taimakawa marayu da sauran yara da ake yarwa bayan an haifesu. Matar ta ce tana yin wannan aikin sa kai ne don baiwa irin wadanan yara samun rayuwa kamar ta kowa.

XS
SM
MD
LG