Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Aka Gudanar Da Zabe a Jihar Filato


Kammala zaben gwamna da ake yi a jahar Filato na gudana cikin tsauraran matakan tsaro.

Tun da misalign karfe bakwai na safe ne hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kai kayayyakin aiki a rumfunan zaben.

A rumfar zaben Jenta Mangoro, a karamar hukumar Jos ta Arewa, zaben ya gudana ne cikinkwanciyar hankali.

A rumfar zabe na Plateau Hotel Junction kuwa kalilan jama’a ne suka fito, saboda a cewarsu, yawancin mutanen dake rumfar basu ma san za a gudanar da zabe a rumfar ba.

Domin karin bayani saurari rahotan Zainab Babaji.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:45 0:00

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG