Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Karbe Iko Da Kauyuka A Sokoto


Yadda ‘Yan Bindiga Ke Karbe Iko Da Kauyuka A Sokoto
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:24 0:00

A watannin baya, ‘yan bindiga a jihar Sokoto a Najeriya sun karbe iko a wasu garuruwa, inda har suke nada kansu a matsayin sarakuna, tare kuma da shata dokoki da tilastawa jama'a biyan haraji.

XS
SM
MD
LG