Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yan Arewa Mazauna Yankin Kudancin Nigeria Sunyi Zargin Ana Nuna Musu Bambanci


Matasan arewa da na Igbo
Matasan arewa da na Igbo

Wasu yan arewa dake zaune a yankin kudancin Nigeria sunyi zargin cewa shugabanin kabilar Igbo suna nuna musu bambamci da wariya.

Yan arewa wadanda ke zaune a yankin kudancin Nigeria sunyi zargin cewa shugabanin kabilar Igbo suna nuna musu bambamci da wariya.

Sunyi zargin ne akan cewa shugabanin kabilar Igbo basu baiwa yan arewa mukamai a cikin gwamnotocinsu kamar yadda takwarorin aikin su a wasu jihohin arewacin Nigeria suka yi

Haka kuma yan arewan sun lura da cewa akwai yan kabilar Igbo dake rike da mukamai a arewacin Nigeria, sabanin hakan a yankin kudancin kasar.

Wakilin sashen Hausa Alphonsus Okworigwe ya dubi wannan al'amari

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:43 0:00

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG