Wannan makon wakiliyar Muryar Amurka Medina Dauda daga Abuja, Najeriya ta tattauna musamman da kungiya mai zaman kanta ta Northern Women For Change Initiative game da matsalar shaye-shayen miyagun kwayoyi a Arewacin Najeriya da kuma irin tallafin da suke baiwa mata da matasa.
WASHINGTON, D.C —
Your browser doesn’t support HTML5