Hira Da Mataimakin Shugaban Kasar Ghana

  • VOA Hausa

Mataimakin kasar Ghana, John Dramani Mahama (L) da Aliyu Mustapha, VOA (R)

Mataimakin kasar Ghana yayi hira da Sashen Hausa na Muryar Amurka

Mataimakin kasar Ghana, John Dramani Mahama ya kawo wa gidan rediyon Muryar Amurka ziyara inda har ya zanta da Aliyu Mustaphan Sokoto na Sashen Hausa kan batutuwa da dama, wadanda suka hada da kokarin da hukumomin Ghana ke yi wajen yaki da cutar kanjamau ta HIV/AIDS da kuma shirin jam'iyyarsu ta NDC na lashe zaben badi da za'ayi a Ghana. Da farko, ga abinda mataimakin shugaban ya fada gameda makasudin zuwansa Amurka:

Hira Da Mataimakin Shugaban Kasar Ghana Da Hausa

http://www.youtube.com/embed/DqocjOBxCYk