Mutane Sama Da 50 suka Hallaka Sakamakon Kifewar Kwale-Kwale a Jihar Neja.

  • Ladan Ayawa

A ship loaded with refined fuel is anchored after it was seized from suspected pirates at a defence jetty in Lagos, August 20, 2013.

Wani jirgin ruwa yayi hatsari a cikin kogin shiroro dake cikin jihar Niger kuma mutane sama da hamsin ne suka rasa rayukan su.

Wani jirgin ruwa dauke da mutane sama da 60 ya kife akan hanyarsa ta zuwa cin kasuwa a garin Zumba dake cikin karamar hukumar Shiroro dake cikin jihar Niger.

Wakilin Sashen Hausa a jihar, Mustafa Nasir Batsari yace mutane 4 kawai aka iya cetowa lokacin da lamarin ya faru.

Hatsarin ya auku tun a yammacin Asabar amma ba a samu sanar da jami’ai ba sai a ranar Lahadi, saboda matsalar karancin hanyoyin sadarwa a yankin.

Mustafa Nasiru Batsari na dauke da karin ba

Your browser doesn’t support HTML5

Mutane Sama Da 50 suka Halaka Sakamakon Kifewar Kwale-Kwale. 3'00