VOA60 AFIRKA: IVORY COAST Uwargidan Tsohon Shugaban Kasa Simone Gbagbo za ta Fuskanci Shari’a

Your browser doesn’t support HTML5

Uwargidan tsohon shugaban kasa Simone Gbagbo za ta fuskanci shari’a akan laifin hannu a cikin tashin hankali da ya biyo bayan zaben shekarar 2010 da mutane 3000 suka rasa rayukansu.