Shekaru Uku Bayan ‘Yan Boko Haram Suka Sace Dalibai Mata 110 Har Yanzu Ba A Gano Leah Sharibu Ba

Your browser doesn’t support HTML5

Shekara uku kenan da 'yan Boko haram suka sace dalibai mata 110 a wata makaranta dake Dapchi, a Najeriya. Har yanzu yarinya daya, Leah Sharibu na hannun mayakan. Iyayenta na fatan za ta kubuta amma sun ce ba abin da gwamnati ke yi don tabbatar da an sako ta.
Shekara uku kenan da 'yan Boko haram suka sace dalibai mata 110 a wata makaranta dake Dapchi, a Najeriya. Har yanzu yarinya daya, Leah Sharibu na hannun mayakan. Iyayenta na fatan za ta kubuta amma sun ce ba abin da gwamnati ke yi don tabbatar da an sako ta.