Sojojin Najeriya Sun Mika Wuya ga Sojojin Kamaru

Sojojin Kamaru.

A ranar lahadi nan da ta gabata ne wasu sojojin Najeriya, dauke da makamansu suka mika kansu ga sojojin kasar Kamaru.

A ranar lahadi nan da ta gabata ne wasu sojojin Najeriya, dauke da makamansu suka mika kansu ga sojojin kasar Kamaru.

Su kuwa sojojin na Kamaru, kuwa suka kaisu birnin Marwa, hedkwatar, arewa mai nisa, inda aka nuna su ga jami’an tsaron jihar.

A halin yanzu wasu daga cikinsu an kaisu makarantar Firamare, na Katuwal, yayin da wasu kuma aka kaisu makarantar nan ta Gazawa.

Your browser doesn’t support HTML5

Sojojin Najeriya Sun Mika Wuya ga Sojojin Kamaru - 3'37"