VOA60 AFIRKA: Shugaba Trump ya ce zai bar White House idan kuri'un kwaleji suka tabbatar da Joe Biden a matsayin mai nasara, da wasu labara

Your browser doesn’t support HTML5

VOA60 DUNIYA: A takaitatun labaran duniya na yau Shugaba Donald Trump ya ce zai bar fadar White House idan kuri'un kwaleji da za a tabbatar 14 ga watan Disamba suka tabbatar da Joe Biden a matsayin wanda ya yi nasara, da wasu sauran labarai