VOA60 AFRIKA: A Kasar Masar An Sako Dan Jaridar Daukar Hotuna Abou Zaid, Daga Gidan Kurkuru A Yau Litinin

Your browser doesn’t support HTML5

A ksar Masar an sako dan jaridar daukar hotuna Abou Zaid, wanda aka fi sani da lakabin Shwakan, daga gidan kurkuru a yau litinin ya kuma ya koma gidansa. Tun a shekarar 2013 aka kame wannan shahararen dan jarida da ya sha samun lambobin yabo na aik