VOA60 Duniya: Jam’iyyar Adawa Ta Ce Dan Tankarar Shugaban Kasa Felix Tshisekedi A Congo, Tace Ba Zata Amince Da Dakatar Da Yakin Neman Zabe

Your browser doesn’t support HTML5

Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo: jam’iyyar adawa ta dan Tankarar shugaban kasa Felix Tshisekedi, tace ba zata amince da dakatar da yakin neman zabe a babban birnin kasarba a daidai lokacin da ake daukar tsauraran matakan tsaro.