VOA60 DUNIYA: Sugaban Kasar Turkiya Ya Sanar A Yau Laraba Cewa, Rana Jumma’a Ne Dakarun Turkiyya Da Na Russia Zasu Fara Wani Sintiri

Your browser doesn’t support HTML5

Sugaban Kasar Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya sanar a yau Laraba cewa, rana Jumma’ar nan me zuwa ne dakarun hadin guiwar kasashen Turkiyya da na Russia zasu fara wani sintirin hadin-gwiwa a Syria, rana daya bayan wa’adin da aka gindayawa mayakan Kurdawan Syria su janye dakarunsu daga yankin.