No media source currently available
Mutane 12 ne suka mutu a wani hari da aka kaiwa jerin gwanon motocin jami'an Majalisar Dinkin Duniya a jihar Jonglei dake Sudan ta Kudu. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labarun Afirka na yau duk a cikin minti daya.