Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Kasar Burundi Masu Bincike Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Zargi Gwamantin Kasar Da Cin Zarafin Bil Adama


VOA60 AFIRKA: A Kasar Burundi Masu Bincike Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Zargi Gwamantin Kasar Da Cin Zarafin Bil Adama
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Burundi masu bincike na majalisar dinkin duniya sun zargi gwamantin kasar da cin zarafin bil adama da suka hada da kisa da azabtarwa kana  sun yi kira  a gaggauta shigar da kara a kotun kasa da kasa na manyan laifuka.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG