Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: A Mali Shugaban ‘Yan Adawa Soumaila Cisse Yayi Zargin An Tafka Magudi


VOA60 Afirka: A Mali Shugaban ‘Yan Adawa Soumaila Cisse Yayi Zargin An Tafka Magudi
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Mali: Shugaban ‘yan adawa Soumaila Cisse yayi zargin an tafka magudi yayinda babu wanda ya sami kashi 50 na kuri’un da aka kada tsakanin sa da shugaba Ibrahim Boubakar Keita a zaben shugaban kasa. Za a sake gudanar da zaben a watan Agusta

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG