Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Libya, ministocin harkokin wajen kasar Faransa sun nuna adawarsu da matakin da Turkiyya ta dauka


VOA60 AFIRKA: A Libya, ministocin harkokin wajen kasar Faransa sun nuna adawarsu da matakin da Turkiyya ta dauka
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Libya kuma, ministocin harkokin wajen kasar Faransa, Masar, Girka da kuma Cyprus sun nuna adawarsu da matakin da Turkiyya ta dauka na tura dakarunta zuwa Libya.

XS
SM
MD
LG