Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Mata Somaliya sun ce Coronavirus ta haifar musu da wani cigaba wanda ya saka mazansu rage shaye-shaye ganyen Khat


VOA60 AFIRKA: Mata Somaliya sun ce Coronavirus ta haifar musu da wani cigaba wanda ya saka mazansu rage shaye-shaye ganyen Khat
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Somaliya kuwa, wasu mata ne suka ce Coronavirus ta haifar musu da wani cigaba da basu yi tsammani ba, tun bayan hana saukar jiragen kasa-da-kasa da aka yi.Wanda ya hada da jirgin da ke kawo ganyen Khat daga makociyar su Kenya. Wanda hakan zai sa maza masu shaye-shaye rasa ganyen.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG