Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Kasar Guine Mutum Bakwai Suka Mutu Bayan Da Jama’a Suka Yi Zanga zangar Nuna Gajiya Da Dokar Takaita Fita Saboda COVID-19


VOA60 AFIRKA: A Kasar Guine Mutum Bakwai Suka Mutu Bayan Da Jama’a Suka Yi Zanga zangar Nuna Gajiya Da Dokar Takaita Fita Saboda COVID-19
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Guinea kuma, bayan da jama’a suka yi zanga zangar nuna gajiya da dokar takaita fita saboda COVID-19 inda mutum bakwai suka mutu, mazauna Kamsar da Dubreka sun fito kan tituna suna balle masallatai da suka dade a rufe tun watan Maris da kasar a ayyana dokar ta baci.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG