Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum Kusan 20 A Karachi Babban Birnin Pakistan
Mahukunta sun ce ruwan sama kamar da bakin kwarya ya sauka a Karachi, babban birnin Pakistan. Bala'in ya rutsa wasu yankuna ya kuma kashe mutane kusan 20. Lamarin da ya tilasta hukumomi yin amfani da kwale-kwale don fidda wadanda suka makale tsakanin tituna da cikin gidaje sakamakon ambaliyar.
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 15, 2024
DARDUMAR VOA: Allah Ya Yi Wa Jaruma Daso Saratu Gidado Rasuwa
Facebook Forum