Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Guinea magoya bayan jam’iyyar adawa ta UFDG sun tarbi dan takararsu, Cellou Dalein Diallo, a birnin Conakty da wasu labarai


VOA60 AFIRKA: A Guinea magoya bayan jam’iyyar adawa ta UFDG sun tarbi dan takararsu, Cellou Dalein Diallo, a birnin Conakty da wasu labarai
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

#VOA60 AFIRKA: A takaitattun labaran Afirka na yau, a Guinea magoya bayan jam’iyyar adawa ta UFDG sun tarbi dan takararsu, Cellou Dalein Diallo, a babban birnin kasar Conakry, a ranar karshe ta kamfe kafin zaben ranar Lahadi, da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG