Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Jakadan Amurka A Kasar Haiti, Daniel Foote, Ya Yi Murabus


VOA60 DUNIYA: Jakadan Amurka A Kasar Haiti, Daniel Foote, Ya Yi Murabus
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A Amurka , Jakadan kasar a Haiti, Daniel Foote, ya yi murabus bayan watanni biyu kan aikin. A cikin wasikar murabus da kafafen watsa labarai suka samu, Foote ya ambaci abin da ya kira "rashin mutunci" wajen tasa keyar dubban 'yan gudun hijira da bakin haure zuwa Caribbean.

XS
SM
MD
LG