Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mutane 6 Suka Rasa Ransu A Harin Da Mayakan Boko Haram Suka Kai Garin Damboa A Jihar Borno


please wait

No media source currently available

0:00 0:01:41 0:00

Mazauanan garin Damboa na ci gaba da tserewa neman mafaka a garurruwa makwabta sakamakon harin da wasu mahara da ake zargin mambobin kungiyar Boko Haram ne suka kai a garin da maraicen ranar Alhamis

XS
SM
MD
LG