Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jami’an Tsaron Najeriya Sun Gudanar Da Tattakin Hadin-Gwiwa


Jami’an Tsaron Najeriya Sun Gudanar Da Tattakin Hadin-Gwiwa
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:27 0:00

A jihar Bornon Najeriya, rundunonin jami’an tsaro daban-daban, sun gudanar da wani tattaki a cikin birnin, a wani yunkuri na nuna irin hadin kai dake tsakaninsu wajen yaki da matsalar tsaro a jihar. Jami’an tsaron, da suka hada da sojoji da ‘yan sanda da ‘yan sa kai da sauransu...

XS
SM
MD
LG