Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Zaman Lafiya Na kara Kankama A Bama – Shehun Bama


Zaman Lafiya Na kara Kankama A Bama – Shehun Bama
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:23 0:00

Garin Bama a jihar Borno a Najeriya, ya na daga cikin wuraren da mayakan Boko Haram suka kori jama’a a shekarun baya. Shehun na Bama, Umar Ibn Shehu Kyari Ibn Umar Elkanemi ya ce su na gamsuwa da nasarorin da ake samu a halin yanzu.

Garin Bama a jihar Borno a Najeriya, ya na daga cikin wuraren da mayakan Boko Haram suka kori jama’a a shekarun baya. Shehun na Bama, Umar Ibn Shehu Kyari Ibn Umar Elkanemi ya ce su na gamsuwa da nasarorin da ake samu a halin yanzu.
XS
SM
MD
LG