Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Duk Wata Gwamnati Ta Kwarai Kamata Ya Yi Ta Tsaya Ta Yaki Cin Hanci Da Rashawa - Kwankwaso


Duk Wata Gwamnati Ta Kwarai Kamata Ya Yi Ta Tsaya Ta Yaki Cin Hanci Da Rashawa - Kwankwaso
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:10 0:00

Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, mai neman takarar shugabancin Najeriya karkashin inuwar sabuwar jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa duk wata gwamnati ta kwarai kamata ya yi ta tsaya tsayin daka ta yaki cin hanci da rashawa ba tare da duba wani bangare, addini ko wani yare ba.

XS
SM
MD
LG