Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hira Ta Musanman Da Atiku Abubakar A Washington


Hira Ta Musanman Da Atiku Abubakar A Washington
please wait

No media source currently available

0:00 0:24:05 0:00

Dan takarar shugaban kasa a Najeriya a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya tattauna da Sashin Hausa na Muryar Amurka a Washington, DC inda ya fadi irin hanyar da zai bi don tunkarar kalubalen da Najeriya ke fuskanta, idan ya yi nasara.

XS
SM
MD
LG