Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYARMU: Yadda Aka Sarrafa Maganin Ciwon Malaria A Kasar Kenya


LAFIYARMU: Yadda Aka Sarrafa Maganin Ciwon Malaria A Kasar Kenya
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:55 0:00

Kimanin mutane miliyan biyar ne suka yi fama da malaria a 2022 a Kenya kuma daga ciki, mutane 12,000 suka mutu, a cewar hukumar lafiya ta duniya. Akasarin wadanda abin ya shafa yara ne da mata masu juna biyu. Yanzu an dan samu ci gaba bayan da aka samu damar sarrafa maganin cutar malaria a kasar.

XS
SM
MD
LG