Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AMSOSHIN TAMBAYOYINKU: Tambayoyin Ramadan: Mene ne Fa’idojin Zakat al Fitr, Sallar Idi da Daren Laylatul Qadr - Maris 08, 2025


Ibrahim K Garba
Ibrahim K Garba

Shirin Amsoshin Tambayoyinku na wannan mako zai ci gaba da amsa tambayoyi akan abubuwan da suka shafi Azumin watan Ramadan, kamar Fa’idojin Zakat al Fitr, Sallar Idi da daren lailatul kadar.

Idan dinbin masu tambayar da ma sauran masu sha’awar ji, ga Shugaban Majalisar Malaman Izala Shiyyar Birnin Tarayyar Najeriya Abuja kuma Wakilin Malaman Bauchi, Sheikh Ibrahim Muhammad Duguri, da amsoshinku.

A yi sauraro lafiya:

AMSOSHIN TAMBAYOYINKU: Tambayoyin Ramadan: Mene Ne Fa’idojin Zakat Al Fitr, Sallar Idi Da Daren Laylatul Qadr
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:38 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG