Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Mogadishu An Kashe Mutane Fiye Da 270 Wasu Da Dama Kuma Sun Jikkata


VOA60 AFIRKA: A Mogadishu An Kashe Mutane Fiye Da 270 Wasu Da Dama Kuma Sun Jikkata
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Mace-macen da suka faru sanadiyar mummunan harin ta’addancin da aka kai a birnin Mogadishu ya kai 270, mutane fiye da 300 kuma sun jikkata. Gwamnatin kasar tana zargin al-Shabab.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG