Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

A Watan Fabrairun 2022 Za a Yi Babban Taron APC na Kasa


APC
APC

Jam’iyyar APC mai mulki ta sanar da cewa a watan Fabrairun 2022 za a yi babban taronta na kasa.

Shugaban kungiyar gwamnoni da ake kira PGF kuma gwamnan jihar Kebbi, Atiku Bagudu shi ne ya bayyana hakan bayan wata ganawa da shugaba Muhammadu Buhari.

Gwamna Bagudu ya sami rakiyar shugaban rikon jam’iyyar APC ta kasa Mai Mala Buni, da gwamnan jihar Jigawa Abubakar Badaru zuwa fadar shugaban Najeriya.

Ya fada wa manema labarai cewa an yi taron ne don yi wa shugaba Buhari bayani game da shawarar da kungiyar gwamnonin ta yanke bayan wata ganawa da maraicen jiya Lahadi.

A cewar Bagudu, gwamnonin sun cimma matsayar za a yi taron a watan Fabarairun shekarar 2022 haka kuma aka gabatar da kudurin ga shugaban kasa.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG