Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Adamawa: 'Yan Bindiga Sun Kashe Wasu Shugabannin Kungiyoyin Fulani

Kamar yadda rahotanni da al’ummomin yankin dake kan iyakar Najeriya da Kamaru suka tabbatar, wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da jama’a ne, suka dauke wasu manoma da kuma wasu dake kula da dabbobinsu.

Photo: Murtala Faruk (VOA)

Kamar yadda rahotanni da al’ummomin yankin dake kan iyakar Najeriya da Kamaru suka tabbatar, wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da jama’a ne, suka dauke wasu manoma da kuma wasu dake kula da dabbobinsu.

XS
SM
MD
LG