Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ya Kamata Jami'ai Su Yi Amfani Da Layukan Sadarwa Wajen Gano 'Yan Ta'adda - Ndumi


Ya Kamata Jami'ai Su Yi Amfani Da Layukan Sadarwa Wajen Gano 'Yan Ta'adda - Ndumi
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:22 0:00

Bayan harin da aka kai wa jirgin kasa da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna a kwana-kwanan nan, shugaban kwamitin Majalisar Dattijan Najeriya na ganin kamar yadda a ke sa ma ‘yan siyasa ido wajen bin diddigin layukan sadarwansu, ya kamata jami’ai su dinga amfani da layunkan sadarwa wajen gano yan ta’adda.

XS
SM
MD
LG