Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa
IGDLAN Njiar

Al'ummar IGDLAN Sun Bukaci Hukumomin Nijar Su Saka Harshensu Cikin Na Kasa

A jamhuriyar Nijar al’ummar Igdalan dake zaune a yankin Tahoua da Agadez ta bukaci hukumomi su saka harshen Tagdal a sahun harsunan kasar ta yadda zasu fara morar dukkan wasu abubuwan da kasa ta yi tanadi domin ‘ya yanta, musaman abin da ya shafi tsarin karantar da yara a cikin harshen uwa.

IGDLAN Njiar Photo: Souley Moumouni Barma (VOA)

A jamhuriyar Nijar al’ummar Igdalan dake zaune a yankin Tahoua da Agadez ta bukaci hukumomi su saka harshen Tagdal a sahun harsunan kasar ta yadda zasu fara morar dukkan wasu abubuwan da kasa ta yi tanadi domin ‘ya yanta, musaman abin da ya shafi tsarin karantar da yara a cikin harshen uwa.

XS
SM
MD
LG