WASHINGTON, DC —
A kashi na biyu na tattaunawar da aka yi a taron da Muryar Amurka ta shirya a ofishin da ke Abuja, mahalarta sun bayyana matsalolin da suke gani sune sanadin sace yara da suka hada da rashin isassu da kuma makarantu masu inganci, sakacin iyaye, rashin gaskiya tsakanin al'umma, da kuma sakacin gwamnati.
Ku saurari tattaunawar da ta hada kan masu ruwa da tsaki da suka hada da jami'an tsaro, limaman addini, 'yan gwaggwarmaya, matasa, kungiyoyin sa kai da dai sauransu.
Facebook Forum