Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ALHERI GRACE ABDU: DOMIN IYALI: An Yiwa 'Yar Shekaru Biyu Fyade A Jihar Zamfara - Kashi Na Daya, Afrilu, 04, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Wadansu 'iyaye a Kaurar Namoda, jihar zamfara, sun yi zargin cewa, wani dan shekaru talatin ya yi wa karamar 'yarsu 'yar kasa da shekaru uku fyade. Suka kuma tabbatar da cewa, da farko hukumomi sun kama mutumin amma daga baya aka sake shi, ba tare da yi masu wani bayani ba. Suka kuma ce bisa ga dukan alamu hukumomi na neman yin watsi da batun.

Saurari bayanin da mahaifiyar yarinyar ta yi wa shirin Domin Iyali

An Yiwa ,yar shekaru biyu fyade A Zamfara: Pt1-!0:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:20 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG